✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Ali Nuhu ya maka Adam Zango a kotu

Jarumi Ali Nuhu ya kai karar jarumi Adam Zango kotu bisa zargin cin mutunci da bata suna. Aminiya ta gano cewa Ali Nuhu ya kai…

Jarumi Ali Nuhu ya kai karar jarumi Adam Zango kotu bisa zargin cin mutunci da bata suna.

Aminiya ta gano cewa Ali Nuhu ya kai karar Zango a yau, Alhamis a kotun USC Fage, da ke Jihar Kano.

A takardar sammacin, kotun ta bukaci Adam Zango ya bayyana a gabatan a ranar Litinin, 15 ga watan Afrilu da misalin karfe 8 da rabi na safe.

Takardar sammacin: