A shekaranjiya Laraba ne Hukumar shirya wasan kwallon kafa ta Ingila (FA) ta fitar da jadawalin gasar rukuni-rukuni na Ingila da ake wa lakabi da Premier League.
Ana sa ran za a fara gasar ce a ranar Asabar 17 ga watan Agusta mai zuwa.
Mai rike da kofin watau Manchester United za ta yi tattaki ne gidan kulob din Swansea a wasan farko.  Sunderland za ta hadu da Fulham yayin da West Brom kuma za ta hadu da na Southampton sannan West Ham ta kece raini da na Cardiff.
An fitar da jadawalin gasar rukunin Premier na Ingila
A shekaranjiya Laraba ne Hukumar shirya wasan kwallon kafa ta Ingila (FA) ta fitar da jadawalin gasar rukuni-rukuni na Ingila da ake wa lakabi da…