✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

An kashe tsohon Kwamishina da kusan mutum 20 cikin kwana hudu a Jihar Zamfara

Yan bindiga sun kashe wani tsohon Kwamishina da kusan mutum 20 cikin kwana hudu a sassan Jihar Zamfara cikin har da babban birnin jihar Gusau,…

Yan bindiga sun kashe wani tsohon Kwamishina da kusan mutum 20 cikin kwana hudu a sassan Jihar Zamfara cikin har da babban birnin jihar Gusau, inda hakan ya sanya jama’a cikin tashin hankali da firgici.