✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

An kubutar da ‘yan jihar Kwara 7 da aka sace a hanyar Kaduna zuwa Abuja

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna ta yi nasarar kubutar da mutum bakwai da aka sace akan hanyar Kaduna zuwa Abuja a Ranar Lahadi. A ranar…

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna ta yi nasarar kubutar da mutum bakwai da aka sace akan hanyar Kaduna zuwa Abuja a Ranar Lahadi.

A ranar Lahadin nan ne aka sace ‘yan jihar Kwara 7 akan hanyar su ta zuwa Kaduna.

Cikakken rahoton na tafe