Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna ta yi nasarar kubutar da mutum bakwai da aka sace akan hanyar Kaduna zuwa Abuja a Ranar Lahadi.
A ranar Lahadin nan ne aka sace ‘yan jihar Kwara 7 akan hanyar su ta zuwa Kaduna.
Cikakken rahoton na tafe
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna ta yi nasarar kubutar da mutum bakwai da aka sace akan hanyar Kaduna zuwa Abuja a Ranar Lahadi. A ranar…
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna ta yi nasarar kubutar da mutum bakwai da aka sace akan hanyar Kaduna zuwa Abuja a Ranar Lahadi.
A ranar Lahadin nan ne aka sace ‘yan jihar Kwara 7 akan hanyar su ta zuwa Kaduna.
Cikakken rahoton na tafe