✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

An yi zanga-zangar la’antar fim din da ya ci zarafin Annabi a Kaduna

Dubbun Musulmi sun fito kan titinun Kaduna a ranar Litinin da ta gabata domin gudanar da zanga-zangar lumana don nuna bacin ransu a kan fim…

Dubbun Musulmi sun fito kan titinun Kaduna a ranar Litinin da ta gabata domin gudanar da zanga-zangar lumana don nuna bacin ransu a kan fim din nan da aka shirya a Amurka wanda ya yi batanci ga Annabi Mohammad (SAW).