✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

APC ta lashe zaben Gwamnan Osun

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya, INEC ta sanar da cewa Gboyega Oyetola dan takarar gwamna a jam’iyyar APC shi ne ya lashe zaben…

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya, INEC ta sanar da cewa Gboyega Oyetola dan takarar gwamna a jam’iyyar APC shi ne ya lashe zaben gwamnan Osun.

Gboyega Oyetola ya doke Sanata Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP da kuri’u 482 bayan da a baya ya sami kuri’u 255,505, inda shi kuma Adeleken ya sami kuri’u 255,023 bayan zabe zagaye na biyu da ya gudana a jiya Alhamis.

Shugaban jam’iyyar PDP na jihar Osun Olasoji Adagunodo ya yi watsi da sakamakon zaben da hukumar ta INEC ta sanar.