Daga Musa Kutama, Kalaba Aminiya: Ganin Shugaban Qasa ya fito daga wannan yanki na Neja-Delta ana ganin mutanensa za su goyi bayan a raba qasa, ina ra’ayinsu ya karkata? Dauda Birma: Da muka zo nan Kalaba waxanda suka zo suka ce su ne wakilan Majalisar