✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

dan sanda ya kashe kansa, bayan ya harbe matarsa da ’ya’yansa biyu

Wani dan sanda mai mukamin kofur da ake kira Anthony Ugwuoke da ke kauyen Edda a karamar Hukumar Ugwuachara ta Jihar Ebonyi ya harbe kansa…

Wani dan sanda mai mukamin kofur da ake kira Anthony Ugwuoke da ke kauyen Edda a karamar Hukumar Ugwuachara ta Jihar Ebonyi ya harbe kansa bayan ya harbe matarsa Nkechin-yere da ’ya’yansa mata biyu, Adaeze mai shekara uku da kuma Chidinma ’yar shekara daya, a ranar Lahadin da ta gabata.