✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Fashewar bututun mai ya hallaka mutum 10 a Ribas

Rahotannin daga garin Kom kom a Karamar Hukumar Oyigbo da ke Jihar Ribas na cewa akalla mutum 10 sun rasa rayukansu bayan da wani bututun…

Rahotannin daga garin Kom kom a Karamar Hukumar Oyigbo da ke Jihar Ribas na cewa akalla mutum 10 sun rasa rayukansu bayan da wani bututun mai ya fashe.

Shugaban Karamar Hukumar Oyigbo Gerald Oforji, ne ya tabbatarwa wakilinmu hakan a Oyigbo.

Cikakken rahoton na nan tafe.