✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Gwamnati na nuna ko-in-kula da noman auduga – A. A. Masta

Wani fitaccen dan kasuwa da ya yi fice a kan harkar sayen auduga a Jihar Zamfara, Alhaji Ahmad Musa da aka fi sani da A.…

Wani fitaccen dan kasuwa da ya yi fice a kan harkar sayen auduga a Jihar Zamfara, Alhaji Ahmad Musa da aka fi sani da A. A. Masta ya zargi Gwamnatin Tarayya da nuna halin ko-in-kula kan noman auduga da sayenta.