✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Gwamnatin Tarayya ta yi wa nakasassu da kungiyar kwallon kafa ta Falconet ruwan Naira

Saboda nasarar da ’yan wasan Najeriya nakasassu suka samu a gasar Olamfik ta nakasassu da aka kammala a makon jiya a birnin Landan, gwamnatin tarayya…

Saboda nasarar da ’yan wasan Najeriya nakasassu suka samu a gasar Olamfik ta nakasassu da aka kammala a makon jiya a birnin Landan, gwamnatin tarayya a karkashin shugabancin Goodluck Ebele Jonathan ta saka musu da abin alheri