A karshen makon da ya gabata ne Hakimin Kachiya da ke a masarautar Adara a jihar Kaduna, Alhaji Sabi’u Suleiman ya tsallake rijiya da baya a yayin da wadansu matasa suka kai masa farmaki
Hakimin Kachiya ya sha da kyar don daura fatar damisa maimakon rawani
A karshen makon da ya gabata ne Hakimin Kachiya da ke a masarautar Adara a jihar Kaduna, Alhaji Sabi’u Suleiman ya tsallake rijiya da baya…