✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Hukumar shirya wasanni a Turai (UEFA) ta ki sakar wa wadansu kungiyoyin kwallon kafa kasonsu

Hukumar shirya wasanni a Nahiyar Turai da aka fi sani da UEFA ta rike kudin da wadansu kulob-kulob kimanin su 23 da suka fafata a…

Hukumar shirya wasanni a Nahiyar Turai da aka fi sani da UEFA ta rike kudin da wadansu kulob-kulob kimanin su 23 da suka fafata a gasa daban-daban da hukumar ta shirya a shekarar bara saboda rashin cika ka’idojin da ta shimfida musu.