✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Ibon da ya yi wa Boko Haram sojan-gona ya amsa laifinsa

A ranar Talatar makon jiya ne rudunar ‘yan sanda a Zariya ta yi nasarar kama wani dan kabilar ibo mai suna Uche Owuma wanda yake…

A ranar Talatar makon jiya ne rudunar ‘yan sanda a Zariya ta yi nasarar kama wani dan kabilar ibo mai suna Uche Owuma wanda yake zaune a kan titin Port-Harcourt Sabon Garin Zariya da ake tuhuma da laifin yi wa jama’a barana da sunan shi dan Boko Haram ne