✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Iran za ta maida martani akan Isra’ila da sansanonin Amurka in aka kai mata hari

Kwamandan Sojan Juyin-juya-hali na kasar Iran, Birgediya-Janar Amir Ali Hajizadeh, ya ce Iran za ta kai hari ga Isra’ila, matukar suka samu tabbacin kasar Isra’ila…

Kwamandan Sojan Juyin-juya-hali na kasar Iran, Birgediya-Janar Amir Ali Hajizadeh, ya ce Iran za ta kai hari ga Isra’ila, matukar suka samu tabbacin kasar Isra’ila na da niyyar kai musu hari.