✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Kisan Gilla: Tarzomar dalibai ta jawo rufe Jami’ar Fatakwal

AN rufe Jami’ar Fatakwal, shekaranjiya Laraba, bayan da wasu dalibai suka yi wata tarzoma, suka kai wa kauyen Aluu farmaki, inda aka kashe ’yan uwansu…

AN rufe Jami’ar Fatakwal, shekaranjiya Laraba, bayan da wasu dalibai suka yi wata tarzoma, suka kai wa kauyen Aluu farmaki, inda aka kashe ’yan uwansu hudu tun ranar Juma’ar makon jiya.