✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Majalisa ta baiwa kwamiti umarnin tantance Emefiele

A yau Talata majalisar dattawa ta baiwa kwamitin da ke bada rahotonnin bankuna, inshora da cibiyoyin kudade, da su tantance Gwamnan Babban bankin Najeriya Godwin…

A yau Talata majalisar dattawa ta baiwa kwamitin da ke bada rahotonnin bankuna, inshora da cibiyoyin kudade, da su tantance Gwamnan Babban bankin Najeriya Godwin Emefiele a cikin mako guda kuma su mika rahoton su ga zauren majalisar dattawan.

A makon jiya ne Shugaba Buhari ya sake nada Emefiele a karo na biyu inda zai yi wa’adin shekara biyar a matsayin Gwamnan CBN.