Masarautar Zazzau ta dakatar da dagatai hudu a kan rigimar kwallo da ta haddasa kisa
Majalisar masarautar Zazzau ta dakatar da dagatai guda hudu daga sarautunsu saboda rikicin kwallo da ya kaure a yankunansu har ya kai ga rasa rayuka.
Majalisar masarautar Zazzau ta dakatar da dagatai guda hudu daga sarautunsu saboda rikicin kwallo da ya kaure a yankunansu har ya kai ga rasa rayuka.