Gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari da Sanata Abu Ibrahim daga mazabar Katsina ta kudu sun gana da Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari yau Litinin a fadar shugaban kasar Abuja.
Sun dai fara ganawar sirri ne da misalin karfe 2 na rana kamar yadda majiyarmu ta sanar.
Cikakken rahoton na nan tafe.