ADVERTISEMENT Matan sojojin da aka tura Damaturu sun yi zanga-zanga kan kashe mazajensu By Olusegun Mustapha | Published Date Aug 17, 2012 1:33 AM A karshen makon jiya ne matan sojojin rundunar samar da tsaro (JTF) da aka tura Damaturu fadar Jihar Yobe don dawo da doka da oda suka gudanar da zanga-zangar lumana a barikin sojojin Bataliya ta 241 da ke garin Nguru don nuna rashin jin dadinsuADVERTISEMENT Please enable JavaScript to view the comments powered by Disqus.