✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Matan sojojin da aka tura Damaturu sun yi zanga-zanga kan kashe mazajensu

A karshen makon jiya ne matan sojojin rundunar samar da tsaro (JTF) da aka tura Damaturu fadar Jihar Yobe don dawo da doka da oda…

A karshen makon jiya ne matan sojojin rundunar samar da tsaro (JTF) da aka tura Damaturu fadar Jihar Yobe don dawo da doka da oda suka gudanar da zanga-zangar lumana a barikin sojojin Bataliya ta 241 da ke garin Nguru don nuna rashin jin dadinsu