✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Obama zai tattauna kan matsalar Musulmin Rohingya a ziyarar da zai kai Myammar –Hillary

Shugabn Amurka Barack Obama zai ziyarci Jihar Rakhine a kasar Myammar, inda zai gana da mahukuntan kasar don su tattauna kan mtsalar Musulmin Rohingya,

Shugabn Amurka Barack Obama zai ziyarci Jihar Rakhine a kasar Myammar, inda zai gana da mahukuntan kasar don su tattauna kan mtsalar Musulmin Rohingya,