✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Olusola Saraki: Bangon jingina ya fadi

A shekaranjiya Laraba ce Allah Ya karbi ran fitaccen dan siyasar nan kuma uban siyasar Jihar Kwara, Alhaji Abubakar Olusola Saraki, Wazirin Ilori.

A shekaranjiya Laraba ce Allah Ya karbi ran fitaccen dan siyasar nan kuma uban siyasar Jihar Kwara, Alhaji Abubakar Olusola Saraki, Wazirin Ilori.