Rakincin da ya so ya juye ya zamo na kabilanci ya samo asali ne sakamakon sabani a tsakanin wasu ‘yan dako biyu a kasuwar ta Ilepo da ke Oke Ado a jihar Legas, wadanda suka hadar da Bahaushe da Bayerabe bayan da dayan su ya buge daya yayin da suke dauke da kayan dako dukkanin su.