✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Rufe Kamfanin Triumph na wucin-gadi ne – Ganduje

Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Umar Ganduje ya ce an rufe kamfanin Triumph ne don yin gyara a harkokin tafiyar da kamfanin ta yadda…

Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Umar Ganduje ya ce an rufe kamfanin Triumph ne don yin gyara a harkokin tafiyar da kamfanin ta yadda zai dace da zamani tare da gasa da kowane gidan jarida a kasar nan.