A ranar Juma’ar da ta gaba ne al’ummomin da ke garuruwan Kofa da Tofanni a karamar Hukumar Kusada ta Jihar Katsina suka fuskanci wani bala’i sakamakon wani makekenn ruwan sama da aka tafka tare da kankara.
Ruwan kankara ya yi barna a jihohin Katsina da Jigawa …Ambaliyar ruwa ta raba mutum dubu 50 da muhallinsu a Adamawa
A ranar Juma’ar da ta gaba ne al’ummomin da ke garuruwan Kofa da Tofanni a karamar Hukumar Kusada ta Jihar Katsina suka fuskanci wani bala’i…