✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

#Sakamakon Zaben Bayelsa: APC ta lashe Karamar Hukumar Jonathan

Dan takarar Gwamnan jihar Bayelsa na jam’iyyar APC, Chief David Lyon, ya samu nasara a Karamar Hukumar Ogbia ta Tsohon Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan. David…

Dan takarar Gwamnan jihar Bayelsa na jam’iyyar APC, Chief David Lyon, ya samu nasara a Karamar Hukumar Ogbia ta Tsohon Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan.

David Lyon na APC ya samu kuri’u 58,016. Yayin da Dan takarar jam’iyyar PDP Douye Diri, ya samu kuri’u 13, 763.