✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Sakamakon Zaben Kogi: PDP ta lashe Mazabun Igalamela/Odolu

Dan takarar Gwamnan Kogi, Wada Musa na jam’iyyar PDP ya lashe mazabun Igalamela/Odolu. A zaben da aka yi jiya Asabar. PDP ta samu kuri’u 11,000 …

Dan takarar Gwamnan Kogi, Wada Musa na jam’iyyar PDP ya lashe mazabun Igalamela/Odolu. A zaben da aka yi jiya Asabar. PDP ta samu kuri’u 11,000  yayin da dan takarar Gwamna na APC Yahaya Bello ya samu kuri’u 8,075.