✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Sheikh Mabera ya nemi a taimaka wa mutanen Jos

Wani malamin addinin Musulunci Sheikh Abubakar Usman Mabera ya yi kira ga jama’a su taimaka wa mutanen Jos da ambaliyar ruwa ta yi wa gyara…

Wani malamin addinin Musulunci Sheikh Abubakar Usman Mabera ya yi kira ga jama’a su taimaka wa mutanen Jos da ambaliyar ruwa ta yi wa gyara da gudunmawar sutura da abinci da kudi domin su samu damar farfado da rayuwarsu.