Shugaban kasar Gambiya, Yahaya Jammeh, ya ce ya samo maganin cutar kanjamau, inda ya bayyana cewa ya warkar da mutum 68.
Shugaban kasar Gambiya ya yi ikirarin samo maganin cutar kanjamau
Shugaban kasar Gambiya, Yahaya Jammeh, ya ce ya samo maganin cutar kanjamau, inda ya bayyana cewa ya warkar da mutum 68.