✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Ta jefar da jaririyarta ’yar makonni biyu

A ranar Talatar makon jiya ce wani abin al’ajabi ya faru a layin Fulani da ke yankin Tudun Wada Kaduna inda wata mata da ba…

A ranar Talatar makon jiya ce wani abin al’ajabi ya faru a layin Fulani da ke yankin Tudun Wada Kaduna inda wata mata da ba a san ko wace ce ba ta lallava ta ajiye wata jaririya mai kimanin makonni biyu a zauren wani gida da misalin qarfe 7 na magriba ta tafi abinta.