Shugaban kungiya ‘yan uwa musulmi, Sheikh Ibrahim Yakubu Alzazzaki ya bayyana cewa kasashen Turawa ne suka kirkiro Boko Haram domin su tarwatsa Najeriya yadda za su samu damar tatse arzikin da take da shi.
Turawa ne suka fito da Boko Haram domin su tatse Najeriya -El-zakzaky
Shugaban kungiya ‘yan uwa musulmi, Sheikh Ibrahim Yakubu Alzazzaki ya bayyana cewa kasashen Turawa ne suka kirkiro Boko Haram domin su tarwatsa Najeriya yadda za…