Malam Babangida dan’auta mazaunin Babban Titi a Marabar Jos da ke jihar Kaduna ya ce ya kai karar surukansa saboda sun sace masa mata shekara uku ke nan ya na nemanta sama ko kasa bai ganta ba.
Ya yi karar surukansa akan sace masa mata
Malam Babangida dan’auta mazaunin Babban Titi a Marabar Jos da ke jihar Kaduna ya ce ya kai karar surukansa saboda sun sace masa mata shekara…