✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Yadda aka kai hare-hare da makaman roka a garin bukur

An kai wa wata makarantar islamiyya mai suna Nurul Islam hari da makamin roka a safiyar ranar talata kuma a wannan ranar an sake kai…

An kai wa wata makarantar islamiyya mai suna Nurul Islam hari da makamin roka a safiyar ranar talata kuma a wannan ranar an sake kai wadansu hare-haren da makaman na roka a wurere uku duk a garin bukur da ke karamar Hukumar Jos ta kudu a Jihar Filato.