A ranar Talatar da wuce ne wadansu matasa biyu da ba a san ko su waye ba suka rasa rayukansu a lokacin da wani bam da suke dauke da shi a kan babur ya tashi ya kuma halaka su nan take a kusa da gidan babban Malamin nan Dokta Ahmad Abubakar Gumi.
Yadda bam ya halaka masu dauke da shi a Kaduna
A ranar Talatar da wuce ne wadansu matasa biyu da ba a san ko su waye ba suka rasa rayukansu a lokacin da wani bam…