Lura da irin yadda cin zarafi da tauye hakkin mata ya yawaita a fadin kasar nan musamman a jihohin Arewa maso Yamma, kungiyar Bunkasa Muradai da Kare Hakkin Mata (Women’s Rights Adbancement and Protection Alternatibe -WRAPA), ta bullo da wani shiri da zai wayar da kan al’umma dangane da kiyaye hakkokin mata, a zamantakewar aure da kuma a cikin al’umma.
Yadda Kungiyar WRAPA ta hada kai da Limaman Juma’a don kare hakkin mata
Lura da irin yadda cin zarafi da tauye hakkin mata ya yawaita a fadin kasar nan musamman a jihohin Arewa maso Yamma, kungiyar Bunkasa Muradai…