Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’adu Abubakar ya bayyana cewa wadansu ’yan siyasa marasa kishin al’ummarsu da kuma kasa ne suke rura wutar rikice-rikicen da ke aukuwa a kasar nan,
’Yan siyasa ke rura wutar rikici a Arewa – Sarkin Musulmi
Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’adu Abubakar ya bayyana cewa wadansu ’yan siyasa marasa kishin al’ummarsu da kuma kasa ne suke rura wutar rikice-rikicen da ke aukuwa…