✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

#ZabenKogi: PDP ta bukaci a soke sakamakon zaben Okene  

Jam’iyyar PDP ta bukaci Hukumar zabe INEC da ta soke sakamakon zaben Karamar Hukumar Okene da wasu mazabun saboda magudin zabe da suke zargin APC…

Jam’iyyar PDP ta bukaci Hukumar zabe INEC da ta soke sakamakon zaben Karamar Hukumar Okene da wasu mazabun saboda magudin zabe da suke zargin APC ta tafka a yankunan.

Sakataren watsa labarai na kasa na PDP Kola Ologbondiyan, ne ya bukaci Hukumar zaben INEC da soke zaben musamman Karamar Hukumar Okene

“An zargi APC da magudin kuri’u 112,000 a wasu rumfunan zaben Okene.”