✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

An sako Farfesan Jami’ar OAU da aka yi garkuwa da shi

Hukumar jami’ar Obafemi Awolowo University, OAU, Ile-Ife ta tabbatar gda sako malamin jami’ar, Farfesa Olayinka Adegbehingbe, wanda wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa  da shi…

Hukumar jami’ar Obafemi Awolowo University, OAU, Ile-Ife ta tabbatar gda sako malamin jami’ar, Farfesa Olayinka Adegbehingbe, wanda wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa  da shi a yammacin ranar Lahadi.

Jami’in hulda da jama’a na jami’ar, Mista Abiodun Olanrewaju, ne ya tabbatar da sakin Farfessan.

Mista Abiodun, ya godewa jama’a game da gudunmawar su wajen kubutar da Farfesan.