Allah ya yi wa Galadiman Katsina Hakimin Malumfashi Mai Shari’a Mamman Nasir rasuwa a yau Asabar.
Mamman Nasir shi ne tsohon shugaban kotun daukaka kara ta Najeriya ya rasu ne asibitin kwararru na gwamnatin Tarayya da ke Katsina, bayan fama da gajeruwar rashin lafiya.