✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Gwamnati za ta kashe Naira biliyan 2.8 a gidajen yari

A zaman taron majalisar zartarwa FEC da aka gudanar a jiya Laraba, gwamnati ta amince da yin kwangilar da zai lakume kudi Naira biliyan 2.8…

A zaman taron majalisar zartarwa FEC da aka gudanar a jiya Laraba, gwamnati ta amince da yin kwangilar da zai lakume kudi Naira biliyan 2.8 wajen gyaran rage cunkosan da ake samu a gidajen yarin Najeriya.

Mataimakin shugaban Najeriya Yemi Osinbajo ne ya jagoranci taron majalisar da aka yi a fadar shugaban kasar Abuja, taron da ya kai sa’o’i uku ana tattaunawa akan batutuwa da dama

Ministan shari’a na Najeriya Abubakar Malami  ya bayyanawa manema labarai cewa, rage cinkosan `yan gidajen zai inganta harkokin shari’a a Najeriya.