✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Hana Gwamnatin Zamfara cin bashi ya yi daidai – Mashawarcin Tsohon Gwamna

Babban Mai taimaka wa tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Mahmuda Shinkafi kan harkokin Watsa Labarai Alhaji Sani Anka (NTA) ya ce matakin da Babban Bankin…

Babban Mai taimaka wa tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Mahmuda Shinkafi kan harkokin Watsa Labarai Alhaji Sani Anka (NTA) ya ce matakin da Babban Bankin Najeriya ya dauka na hana jihar cin bashi ya yi daidai kuma jama’ar jihar sun goyi bayan haka.