A safiyar yau Alhamis an tashi da ruwan sama a cikin garin Abuja, inda ruwan ya mamaye wasu unguwannin wajen garin Abuja kamar unguwar Lokogma da dai sauran su.
Ruwan saman ya mamaye a kalla gidaje goma da makaranta da kuma coci biyu.
Hotuna daga Taiwo Adeniyi.