Hukumar INEC ta sanar da cewa ta dage zaben Najeriya bayan ta yi la’akari da wasu muhimman abubuwa da suka sha mata kai.
Shugaban Hukumar, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya sanar da hakan da misalin karfe 2:30 na dare a lokacin da yake zantawa da manema labarai.
Yanzu zaben Shugaban Kasa da yana majalisun tarayya ya koma ranar Asabar 23 ga watan Fabarailu, yayinda kuma da na gwamnoni da majalisar jiya ya koma ranar Asabar, 9 ga watan Maris.
Hukumar INEC ta dage zabe
Hukumar INEC ta sanar da cewa ta dage zaben Najeriya bayan ta yi la’akari da wasu muhimman abubuwa da suka sha mata kai. Shugaban Hukumar,…