✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

kungiyar dalibai Musulmi ta kalubalanci iyaye kan tarbiyyar ’ya’ya

kungiyar dalibai Musulmi ta kasa ta nuna takaicinta game da koma bayan da ake samu game da  dabi’un matasa Musulmi a wannan zamani, inda ta…

kungiyar dalibai Musulmi ta kasa ta nuna takaicinta game da koma bayan da ake samu game da  dabi’un matasa Musulmi a wannan zamani, inda ta dora alhakin hakan a kan iyaye da malamai.