✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Rundunar ’Yan sanda ta karrama wasu fitattun ’yan Arewa mazauna Legas

Rundunar ’Yan sandan Jihar Legas a karkashin jagorancin Kwamishinan ’Yan sandan Jihar Malam Umaru Manko ta karrama wasu fitattun ’yan Arewa mazauna Jihar Legas.

Rundunar ’Yan sandan Jihar Legas a karkashin jagorancin Kwamishinan ’Yan sandan Jihar Malam Umaru Manko ta karrama wasu fitattun ’yan Arewa mazauna Jihar Legas.