✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Soke rajistar jam’iyyu 28: Yadda Hukumar INEC ta tada kura

A ranar Alhamis din makon jiya ne Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta kasa (INEC) ta bayyana soke rajistar wasu jam’iyyun siyasa 28 daga cikin…

A ranar Alhamis din makon jiya ne Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta kasa (INEC) ta bayyana soke rajistar wasu jam’iyyun siyasa 28 daga cikin jam’iyyu sama da 50 da kasar nan take da su.