✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

An fitar da Jadawalin Gasar Zakarun  Turai

A ranar Litinin da ta gabata Hukumar Kwallon Kafa ta Nahiyar Turai (UEFA) ta fitar da Jadawalin Gasar Zakarun Turai (Champions League) zagaye na biyu. An…

A ranar Litinin da ta gabata Hukumar Kwallon Kafa ta Nahiyar Turai (UEFA) ta fitar da Jadawalin Gasar Zakarun Turai (Champions League) zagaye na biyu.

An kasafta yadda kowace kungiya za ta hadu da takwararta a wasannin zagaye na biyu.  Za a fara wasannin ne daga ranakun 12 da 13 ga watan Fabrairun badi.