Rahotanni na bayyana cewa, an sako tagwayen amaren da aka garkuwa da su wata daya kenan.
Rahoton ya kara da cewa, masu garkuwan sun karbi Naira miliyan 15 kafin a sako su.
Tagwayen Hassana da Hussaina yanzu haka sun hadu da iyalansu.
Cikakken rahoton na nan tafe.