Mai Martaba Sarkin Lafiya babban birnin jihar Nasarawa, Alhaji Isa Mustapha Agwai 1 ya rasu.
Madakin Lafiya, Alhaji Isiyaka Dauda ne ya tabbatar da rasuwar Sarkin yau Alhamis.
Cikakken rahoton na nan tafe.
Mai Martaba Sarkin Lafiya babban birnin jihar Nasarawa, Alhaji Isa Mustapha Agwai 1 ya rasu. Madakin Lafiya, Alhaji Isiyaka Dauda ne ya tabbatar da rasuwar…
Mai Martaba Sarkin Lafiya babban birnin jihar Nasarawa, Alhaji Isa Mustapha Agwai 1 ya rasu.
Madakin Lafiya, Alhaji Isiyaka Dauda ne ya tabbatar da rasuwar Sarkin yau Alhamis.
Cikakken rahoton na nan tafe.