✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Ta haifi ’yan hudu a haihuwarta ta bakwai

Wata mace mai suna Rakiya Muhammad Ya’u da ta fito daga kauyen Binawa Filato a karamar Hukumar Kauru da ke Jihar Kaduna, ta haifi ’ya’ya…

Wata mace mai suna Rakiya Muhammad Ya’u da ta fito daga kauyen Binawa Filato a karamar Hukumar Kauru da ke Jihar Kaduna, ta haifi ’ya’ya hudu a Babban Asibitin Saminaka da ke jihar.